17-Jan-2026
16-Jan-2026
15-Jan-2026
14-Jan-2026
20260117-Yamai
00:00
1x
A karshen shekarar da ta gabata, an fara gudanar da ayyuka daga dukkan fannoni don sake farfado da layin dogo da ya hada kasashen Tanzaniya da Zambiya. A cikin shirinmu na yau, za mu binciki yadda wannan “Hanyar Sada Zumunta” mai dauke da martabar tarihi yake rubuta sabon babi a cikin hadin-gwiwar Sin da Afirka tare da samun nasara.
Shirin Duniyarmu A Yau na makon nan, ya mayar da hankali ne a kan wani muhimmin mataki da aka taka da zai kara karfafa goyon bayan al’umma ga abotar da ke tsakanin Sin da Afirka a wani sabon mafari na tarihi. Wannan muhimmin mataki ba wai kawai game da diflomasiyya ba ne, a’a, abu ne da ya shafi jama’a, da al'adu, da kuma burin da ake son cimmawa a kan turbarmu gudu tare, mu tsira tare. Shi ne wani shiri aka kaddamar na shekarar cudanyar jama’a da musayar al’adu a tsakanin Sin da Afirka a kwanan nan.
Du Mengyuan na sarrafa injunan aikin gona a gundumar Lushan, dake birnin Pingdinshan na lardin Henan dake tsakiyar kasar Sin. A shekarar 2023, ta koma garinsu bayan ta kammala karatun jami’a. Bayan shekara daya kuma, ta samu lasisin tukin motar tarakta da ta girbi.
05-Jan-2026
16-Dec-2025
01-Jan-2026